A shirin Nakasa na wannan makon taron Nakasassu da ya gudana a farkon watan Fabrairun 2025 a Abuja ya gano yadda matsalolin ...
Marco Rubio, jiya Talata yace Amurka tana kokarin ganin an samu mafita adala mai dorewa wajen kawo karshen yakin da Rasha ta ...
A ranar Asabar fargaba ta mamaye bakin dayan birnin mafi girma na biyu a gabashin Congo inda dubban mazauna yanki suka tsere ...
Dukkanninmu mun yi matukar damuwa a game da yiwuwar hadarin fadawa cikin yaki gadan gadan a yankin saboda abin da ke faruwa a ...
An hange motoci da jami’an tsaron a ciki da wajen harabar ginin Majalisar Dokokin jihar legas din da ke yankin Alausa na birnin kasuwancin.
Kwararru a Majalisar Dinkin Duniya sun ce a zahiri Rwanda ce take iko da kungiyar ‘yan tawayen M23 kuma akwai akalla ...
Mahukunta a Najeriya na ci gaba da nuna damuwa a kan yadda ake samun waiwayowar hare-haren 'yan bindiga a wasu wurare duk da ...
Kungiyar ‘yan tawayen Sudan ta hallaka fiye da mutane 200 a hare-haren kwanaki 3 data kai kudancin Khartoum, a cewar wata ...
Ayyanawar na kunshe ne a cikin jaridar rundunar ‘yan sandan da aka wallafa a daren jiya Litinin, wacce kakakin rundunar ta ...
Wata uwa mai matsaikatan shekaru da ‘ya’yanta 2 sun kone a wata mummunar gobarar data afku a birnin Ondo, shelkwatar karamar ...
A watan Nuwamban da ya gabata, kotun ta ba da umarnin wucin gadin da ke hana CBN da AGF ci gaba da rike kudaden kananan ...
Some results have been hidden because they may be inaccessible to you
Show inaccessible results